Kashim Shettima Ya Karɓi Gwamnan Taraba Da Magoya Bayansa Zuwa Jam’iyyar...
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya wakilci Shugaba Bola Tinubu wajen karɓar Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, da magoya bayansa zuwa jam’iyyar APC a hukumance.Bikin karɓar gwamnan ya gudana ne ranar Asabar a birnin Jalingo, fadar gwamnatin jihar.A jawabin sa a wurin taron, Shettima ya ce jihar Taraba na...

Kwamishinan KuÉ—i Na Bauchi Ya Samu Gagarumar Tarba Bayan Samun Belin...
Daruruwan magoya baya sun hallara a Filin Jirgin Sama na Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi a ranar Alhamis domin tarbar Kwamishinan KuÉ—i na jihar, Dokta Yakubu Adamu, bayan dawowarsa daga Abuja.Kwamishinan ya dawo jihar ne bayan Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba shi beli a...
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...




